|
|
|||
|
|
|||
|
Gida Labarai Ra'ayi Shafukan Musamman Tattaunawa Dandali Tsokaci Kudin Talla Gamu Da Mu A Tuntube Mu |
|||
|
|
|||
|
’Yan Wasan “Eaglets” Suna Neman A Ba Su Gidajensu–Kuma Suna Son ’Yar’Aduwa Ya Shiga Maganar IYAYEN ‘yan wasan }ungiyar }wallon }afa ta Golden Eaglets ta
Nijeriya wa]anda suka ciwo wa Nijeriya kofin duniya na ’yan shekara 17 wanda aka
yi a }asar Koriya a shekarar da ta wuce, sun koka a kan rashin cika al}awarin da
shugaban }asa Umaru Musa ’Yar’Aduwa ya yi a kan kyautar gidaje da ya ba ’yan
wasan a shekarar da ta wuce......ci gaba Wasannin Share
Fage Na Zuwa Afirka Ta Kudu A 2010:-Eagles Ta Sake Samun Nasara NIJERIYA ita ce }asa ta farko da ta fara kama hanyar zuwa
wasan zagaye na }arshe na gasar cin kofin }wallon }afa na duniya wanda za a yi a
shekarar 2010 da kuma gasar cin kofin Nahiyar Afirka. Nijeriya ta sami nasarar
hakan ne bayan ta ci }asar Equatorial Guinea 2-0 a shekaranjiya, Asabar a babban
filin wasa na }asa da ke Abuja.......
ci gaba
Dokta Shehu
Adamu Ya Yaba Wa {ungiyar (SWAN) Ta Kaduna AN yaba wa ’yan jarida marubuta labarin wasanni na Nijeriya reshen Jihar
Kaduna, saboda ya]a labaran gwamnatin Jihar Kaduna, musamman ma shirye-shiryen
da jihar take yi na kar~ar ba}uncin gasar wasanni ta }asa karo na 16 wanda za a
yi .... [an Wasan Da Ya Ciwo Lambar Zinare Zai Yi Karatu Kyauta A Jihar Ribas MUSA MUHAMMAD KUTAMA, Daga Kalaba Kansilan Gundumar Kufena Ya Tallafa Wa {ungiyoyin {wallon {afa ISA A. ADAMU, Daga Zariya
KANSILAN gundumar Kufena da ke }aramar hukumar Zariya, Alhaji Abubakar Bello, ya
tallafa wa wasu }ungiyoyin }wallon }afa da ku]i da kayayyakin wasanni a
gundumarsa....ci gaba Pelican Stars Ta Sami Nasara A Kan FCT Queens MUSA MUHAMMAD KUTAMA, Daga Kalaba |
|||
©2005 New Nigerian Newspapers Limited.
Webmasters: Emmanuel C. Bello & Suleiman A. Adamu