... Jarida Mai Ratsa Zukata

Gida  Labarai  Ra'ayi  Shafukan Musamman  Tattaunawa  Dandali  Tsokaci  Kudin Talla   Gamu Da Mu   A Tuntube Mu

MANYAN LABARAI

Click here to download Dr. Abdalla Font, A special font for reading Hausa hooked letters on Computers   

 

Rahoton musamman

Litinin 5  zuwa Laraba 7 ga Mayu, 2008: 29 - 1 ga Jimadal-Ula, 1429 B.H

 

 


GWAMNATIN SAKKWATO ZA TA FITO DA TAN DUBU 80 NA SHINKAFA

GWAMNATIN Jihar Sakkwato za ta fitar da tan dubu tamanin na shinkafa daga cikin rumbunta domin sayar wa jama’a kan farashi mai rahusa. Wannan bayani ya fito ne daga bakin Mu}addashin gwamnan jihar, Alhaji Abdullahi Balarabe Salame, a lokacin da ya yi wa taron manema labarai jawabi a Sakkwato a kwanaki.... >>>

 

 


Hajjin 2008:-
Yuguda Ya Amince A Fara Biyan Naira Dubu 100 Ku]in Ajiya


An Canza Ranakun [aukar Jarrabawar WAEC


Gwamnatin Filato Ta Kashe Naira Biliyan 4 Wajen Biyan Basussuka


Bauci Ta Bi Sahun Takwarorinta Wajen Ya}ar Maleriya


Sarkin Gwandu Ya Nemi Addu’ar Samun Damina Mai Albarka


AN KASHE WANI MATASHI A BAKORI






 

 
DANDALIN FINA-FINAN HAUSA  

Ba Ni Da Wata Ala}a Da Bokaye –Rikadawa

A WANNAN mako, wakiliyarmu SAFIYAH ABDUL{ADIR ta sami zantawa da shahararren ]an wasan Hausar nan mai suna MUHAMMAD RABI’U RIKADAWA wanda ake wa la}abi da DILA inda ya zayyana mata yadda ya fara yin harkar fim da kuma dalilin da ya sa a ganinsa gwamnati ke yi wa masu wannan sana’a ta fim ri}on sakainar kashi. Ga dai yadda hirar ta kasance:-

GTK: Za mu so sanin da wa muke magana?
RIKADAWA: Sunana Muhammad Rabi’u Rikadawa ]an wasan Hausa. Ni ]an asalin Jihar Kano ne, amma an haife ni a garin Kaduna, inda ina da shekaru 5 da haihuwa, mahaifina ya tura ni wajen wani malami domin yin karatun allo (almajiranci). Bayan na sauke karatun Al}ur’ani Mai Girma sai na dawo Kaduna na shiga makarantar boko kuma na yi karatu daidai gwargwado.
GTK: Ko me ya ja ra’ayinka zuwa harkar wasan kwaikwayo?


 

{ungiyar ‘AWEDI’ Ta Tallafa Wa Al’ummar Musulmi —Sheikh Sulaiman

GTK. A wane lokaci ne kuka kafa wannan cibiya, kuma mene ne manufofin kafa ta?
Sheikh Sulieman To, babu shakka wannan cibiya ta AWEDI, mun fara tunanin kafa ta ne a farkon watan 1 na shekara ta 2006. Kuma mun ci gaba da tunanin yadda za mu ha]a tsarinta da abubuwan da za ta tafiyar, domin ya zamo daidai da }a’idojin da gwamnati ta sanya a kan }ungiyoyi masu zaman kansu.
Mun sami nasarar kar~ar satifiket ]in kafa wannan cibiya a ranar 22 ga watan 11 na shekara ta 2006. Daga wannan lokaci ne wannan cibiya ta kafu kuma ta fara aiwatar da manufofinta.  .
.........ci gaba


Karantar Da Makiyaya:Kwalliya Ta Biya Ku]in Sabulu –Hajiya Hajara

GTK: Ko wace ce Hajiya Nana?
NANA: Sunana Hajiya Nana Hajara Abdul Ahmed. Ni, mutumiyar Maiduguri ce da ke Jihar Borno. Na yi karatun firamare da sakandare sannan na kammala karatun digirina a Jami’ar Maiduguri. Kuma ina da aure da ’ya’ya mata biyu, Yusra da Zainab Abdul Ahmed.
GTK: A ina kike aiki kuma me ya sa kike aiki?
NANA: Da farko dai, ina aiki ne da ma’aikatar ci gaban babban birnin tarayya da ke Abuja wato FCDA. .......ci gaba

     

 


Waiwaye Kan Rawar Da ’Yar’Aduwa Ya Taka

Nijeriya ta yi nisa wajen kafa ginshi}an mulkin dimokura]iyya wa]anda za a ]ora ginin ci gaban }asa a kansu. Sanin kowa ne cewa babu }asar da za ta yi nasarar ci gaba ba tare da ta rungumi salon mulkin da ke ba jama’a damar za~en shugabanninsu ba. Salon mulkin dimokura]iyya shi ke ba jama’a dama su za~i wanda suke so kuma suka amince masa ya gudanar da al’amurransu na rayuwa.
Haka kuma wannan salo kan ba talakawa dama su taka wa shugabanninsu birki a duk lokacin da suka lura cewa za su wuce maka]i da rawa. Ta haka ne ake yin maganin miyagun shugabanni, domin kuwa in ta yi }amari har tsige su ana iya yi daga kan kujerar mulki.........ci gaba


 


©2005 New Nigerian Newspapers Limited.

Webmasters: Emmanuel C. Bello & Suleiman A. Adamu