|
 |
|
|
|
|
Gida
Labarai
Ra'ayi
Shafukan Musamman
Tattaunawa
Dandali
Tsokaci
Ku]in Talla
Gamu Da Mu
A Tuntu~e Mu |
|
MANYAN
LABARAI |
|
Click here to
download Dr. Abdalla Font. A special font for reading Hausa hooked
letters |
|
LITININ 16 ZUWA LARABA 18 GA NUWAMBA, 2009: Zhul
Qadah 1430 B.H |
|
|
|
|
 |
|
Switzerland Ta Lashe
kofin Duniya Na U-17— Ta Ci Eaglets 1-0
BAYAN mur-nar da
‘yan Nijeriya suka yi a shekaranjiya Asa-bar, a sakamakon
nasarar da }ungiyar }wallon }afa ta Super Eagles ta samu na
hayewa zuwa gasar cin kofin duniya na 2010 a Afirka ta Kudu, sai
ga shi a jiya, Lahadi ‘yan Nijeriya sun kasance cikin ba}in ciki
saboda rashin lashe kofin }wallon }afa na duniya na matasa ‘yan
}asa da shekara 17. ....
>>> |
|
|
|
|
|
|
|

A tsakiya, ministan babban birnin tarayya
Abuja ne, Sanata Adamu Aliero da ministar ya]a labarai da
sadarwa, Furofesa Dora Akunyili ta biyu a hagu sai ministan kula
da muhalli, Mista John Odey a hagu tare da minista a ma’aikatar
babban birnin tarayya Abuja, Chuka Odom a lokacin taron zartarwa
na majalisar tarayya da aka yi jiya, Laraba a Abuja. |
|
|
|
DANDALIN
FINA-FINAN HAUSA
Kwana Nan Zan Bada Mamaki
A Duniyar Fina-Finai — Rashida Adamu
|

|
GTK: Ta dalilin fim ]in Sa’a wasu suna tunanin sunanki Sa’adatu. Za mu so mu ji
asalin sunanki da kuma ]an ta}aitaccen tarihinki.
RASHIDA: Ni dai sunana Rashida Adamu Abdullahi. Mutane suna kirana da Sa’a ne
domin shi ne fim ]in da ya fito da ni .....
.........ci
gaba |
|
|
|
Nazarin Littafin Tambihul Ummati (1)
|
YADDA AKA TSARA LITTAFIN:
GABATARWA: Akwai bayanin gabatar da littafin a shafuka na farko zuwa na biyu
(1-2).
ABIN DA LITTAFIN YA {UNSA: Wannan bayani yana nan a shafi na biyu na wannan
littafi.
SHAFUKA NA 3-8, an yi dogon bayani kan abin da aka ruwaito (na Hadisai) a kan
gwargwadon da]ewar duniya........ci
gaba |
|
|
|
|
|
|
|
|
|
Gwamnatin Jihar
Kaduna Ta Yi Dacen Kwamishinan Ku]i
|
|
Har abada na Allah ba ya }arewa kamar yadda jama’a ke fa]a. A duk inda ka je
ko’ina a fa]in duniyar nan tamu ba za ka rasa wasu bayin Allah ba, jiddadun wala
hairan aikinsu taimaka wa gajiyayyu da marasa galihu ba tare.........ci
gaba |
Wasan Nijeriya Da Tunisiya: “Eagles Sun Ba Mu
Kunya”
KUSAN
duk ‘yan Nijeriya wa]anda suka kalli wasan }wallon }afa a babban filin wasa na }asa
da ke Abuja a ranar Lahadin da ta gabata, wanda aka yi tsakanin Nijeriya da
Tunisiya, sun nuna ba}in cikinsu, saboda ganin yadda ‘yan wasan Nijeriya na }ungiyar
Super Eagles suka kasa samun nasara a wasan.
Wasan yana da muhimmanci ga Nijeriya saboda shi ne zai ba ta }arfin gwiwa na
samun hayewa zuwa gasar cin kofin duniya wanda za a yi a }asar Afirka ta Kudu a
shekarar 2010. ..........ci
gaba
|
|
Da Noma Aka
Gina {asar Nan Kafin A Sami Man Fetur
TUN kafin Nijeriya ta sami mulkin kai a ranar 1 ga watan
Oktoba 1960, daga ’ya n
mulkin mallaka. Turawan Ingila, wa]anda suka }etaro kashin giwa da
na ra}umi suka ~ullo mana da rana tsaka, suka mallake }asarmu ba
tare da sun san al’ada da addini da kuma irin halin zamantakewarmu
ba, sai dai ]an abin da suka karanta a tarihi kawai.
Amma kuma abin mamaki sai ..........ci
gaba |
|
|